Labarai

Yadda Malam Ya Kusa Kuka Bayan Ganin Lalatar Da Yaran Hausawa Suke A Wannan Bidiyon

Idan baku manta ba babban malamin addini shekh Pantami yana daya daga cikin manyan malaman addini wanda ake dasu a fadin duniya bama nijeriya ba kadai wannan babban malami ya koka bayan cin karo da yake da wasu bidiyoyin musulmai hausawa a online da suke daurawa.

Malam yana cewa “Yara suna tsalle suna nuna tsaraicin jikin su a online ana kallo kuma a gidan iyayen su suke wannan, shi uba yana tunanin yarinyarsa ta waye, shin wutar da ake magana wasa ce, shin kuma tunanin Allah yana wasa damu ne.”

Malam yana cewa “Yara suna tsalle suna nuna tsaraicin jikin su a online ana kallo kuma a gidan iyayen su suke wannan, shi uba yana tunanin yarinyarsa ta waye, shin wutar da ake magana wasa ce, shin kuma tunanin Allah yana wasa damu ne.”

Wannan itace takaitacciyar nasiha da malam yayi kan irin lalatar da shigar yan wuta da matan wannan zamani suke iyayen su na kallo kuru kuru, a matsayin yaransu sun waye.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button